Saturday, 10 June 2017

Image result for masari
Gwamnan jihar Katsina Rgh. Hon Aminu Bello Masari ya lashi takobin bayar da kyakkyawan tsaro ga 'yan kabilar Igbo mazauna Katsina, dama duk sauran bakin kabilun dake cikin jihar. Gwamnan ya fitar da sanarwar hakan ne a ta bakin mai taimaka masa ta fannin yada labarai Abdu Labaran, inda ya bayyana cewa kabilar Igbon da ta yi fatsali da gargadin barin Arewa da kungiyar wasu matasan Arewa suka yana ta cewa su koma yankunan su, gwamnatin ya ce gwamnati ta shirya tsab domin bayar da kyakkyawan tsaro ga kowa ba tare da nuna bambancin kabilanci ko addini ko banbancin kasa ba.

0 comments:

Post a Comment

Powered by Blogger.

Movies

Blogroll

Recent Videos

Ina samun sauki sosai — Shugaba Muhammadu Buhari

Shuagban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce yana samun sauki sosai, kuma da zarar likitoci sun ba shi dama zai koma gida domin ci gaba da ayyuk...

statistics

Search This Blog

Subscribe

Video

Recent Posts

Posts

Travel

Sample Text

Fashion

Contact Form

Name

Email *

Message *

Video Of Day

Slider

News

Games

Pages

Popular Posts