Gwamnan jihar Katsina Rgh. Hon Aminu Bello Masari ya lashi takobin bayar da kyakkyawan tsaro ga 'yan kabilar Igbo mazauna Katsina, dama duk sauran bakin kabilun dake cikin jihar. Gwamnan ya fitar da sanarwar hakan ne a ta bakin mai taimaka masa ta fannin yada labarai Abdu Labaran, inda ya bayyana cewa kabilar Igbon da ta yi fatsali da gargadin barin Arewa da kungiyar wasu matasan Arewa suka yana ta cewa su koma yankunan su, gwamnatin ya ce gwamnati ta shirya tsab domin bayar da kyakkyawan tsaro ga kowa ba tare da nuna bambancin kabilanci ko addini ko banbancin kasa ba.
Saturday, 10 June 2017
June 10, 2017
DUNIYAR LABARAI
Labaran_gida
No comments
Gwamnan jihar Katsina Rgh. Hon Aminu Bello Masari ya lashi takobin bayar da kyakkyawan tsaro ga 'yan kabilar Igbo mazauna Katsina, dama duk sauran bakin kabilun dake cikin jihar. Gwamnan ya fitar da sanarwar hakan ne a ta bakin mai taimaka masa ta fannin yada labarai Abdu Labaran, inda ya bayyana cewa kabilar Igbon da ta yi fatsali da gargadin barin Arewa da kungiyar wasu matasan Arewa suka yana ta cewa su koma yankunan su, gwamnatin ya ce gwamnati ta shirya tsab domin bayar da kyakkyawan tsaro ga kowa ba tare da nuna bambancin kabilanci ko addini ko banbancin kasa ba.
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
0 comments:
Post a Comment