Wednesday, 5 April 2017


Allah ya yiwa daya daga cikin manyan malaman kasar nan Sheikh Dr. Alhassan Sa'id Adam Jos rasuwa yanzunnan a wani asibiti dake kano.
Za'ayi jana'izar sa da misalin karfe 11:00am na safe a masallacin Al'furqan dake Alu Avanu a nasarawa a birnin Kano, kamar yadda shugaban kungiyar Izala ta kasa Sheikh Abdullahi Bala Lau ya sanar damu.
Allah ya gafarta masa. Amin.
Allah ya yiwa daya daga cikin manyan malaman kasar nan Sheikh Dr. Alhassan Sa'id Adam Jos rasuwa yanzunnan a wani asibiti dake kano.
Za'ayi jana'izar sa da misalin karfe 11:00am na safe a masallacin Al'furqan dake Alu Avanu a nasarawa a birnin Kano, kamar yadda shugaban kungiyar Izala ta kasa Sheikh Abdullahi Bala Lau ya sanar damu.
Allah ya gafarta masa. Amin.

0 comments:

Post a Comment

Powered by Blogger.

Movies

Blogroll

Recent Videos

Ina samun sauki sosai — Shugaba Muhammadu Buhari

Shuagban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce yana samun sauki sosai, kuma da zarar likitoci sun ba shi dama zai koma gida domin ci gaba da ayyuk...

statistics

Search This Blog

Subscribe

Video

Recent Posts

Posts

Travel

Sample Text

Fashion

Contact Form

Name

Email *

Message *

Video Of Day

Slider

News

Games

Pages

Popular Posts